Friday 27 April 2018

Majalisa Ta Nemi A Kafa Dokar Ta- Baci A Binuwa


▪ Ana Ingiza Rikicin Binuwai Ne Don A Raba Nijeriya — Buhari

Majalisar Dattawa ta kalubalanci Shugaba Muhammad Buhari kan ya kakaba dokar ta-baci a jihar Binuwai don ganin an kawo karshen zubar da jini da ake yi sakamakon rikicin makiyaya da manoma.

A nasa bangaren, Shugaba Buhari ya jaddada cewa masu Ingiza rikicin jihar Binuwai na neman wargaza Nijeriya inda ya gargadi al'ummar jihar kan su yi takatsantsa da makiyan kasar nan wadanda ke ingiza su kan kashe junansu.

No comments:

Post a Comment