Thursday 24 May 2018

DAN DAZON AL'UMMAR JAHAR KANO KENAN SUKE GABATAR DA SALLAR AL'KUNUT A KOTU YAYIN DA AKA GURFANAR DA SARDAUNAN KANO

DAN DAZON AL'UMMAR JAHAR KANO KENAN SUKE GABATAR DA SALLAR AL'KUNUT A KOTU  YAYIN DA AKA GURFANAR DA SARDAUNAN KANO

A Yau Alhamis aka kawo Malam Ibrahim Shekarau {SARDAUNAN KANO}  A babbar KOTUN Gwamnatin tarayya dake KANO

Dan dazon jama'ar kano ne suka fito domin nuna bakin cikin su da hakan

Kasancewar An jibge jami'an tsoro domin hana mutane shiga kallon shari'ar hakan yaba jama'a damar yin SALLAR AL'KUNUT akan TITI,  sallar an gudanar da ita maza da mata harda wadanda ba yan jam'iyyar SARDAUNAN KANO ban

Zuwa yanzu a na gabatar da Shafi'u, sai dai  abun jira a gani shine ko za'a bada su beli

No comments:

Post a Comment