Thursday 24 May 2018

Gwamna Ganduje Ya Jagoranci Musuluntar Da Maguzawa 61 A Kano

Daga Anas Saminu Ja'en

A yau Laraba gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya jagoranci musuluntar da maguzawa da dama Maza kimanin 21 Mata kimanin su 40, karkashin Gidauniyar Ganduje a babban masallacin fadar gwamnatin jihar.

No comments:

Post a Comment