Wednesday 16 May 2018

Rikici Ya Barke Tsakanin Matasan Binanchi Da Na Iraki A Jihar Sokoto


Daga Mukhtar Haliru Sokoto

Fada ya sake barkewa tsakanin Binanchi da Iraki, inda yanzu haka ana dauki ba dadi tsakanin matasan unguwannin.

Cikin daren jiya ne matasan Iraki fiye da mutane dari dauke da makamai suka lababo inda suka raunata fiye da mutane goma, wayuwar garin yau su kuma suka shirya zuwa daukar fansa.

Dukkanin dauki ba da'din da ake yi a garkar mai alfarma sarkin musulmi ne ake yinsa, Allah ya kawo mana dauki.

MADOGARA MUDASSIRU BINANCHI

No comments:

Post a Comment