Friday 18 May 2018

Sojoji Sun Tarwatsa Mafakar 'Yan Boko Haram A Jihar Borno


Lamarin wanda ya auku a kauyen Abaganaram a jiya Alhamis, bayan kashe 'yan Boko Baram guda biyu tare da kama 11 a raye da sojojin suka yi, sun kuma kwace makamai da dama a wurinsu.

No comments:

Post a Comment